Wani bidiyo ya nuna lokacin da ake ci gaba da kada kuri'a har kusan karfe 9 na daren ranar Asabar 25 ga watan Faburairu
Jama'a a jihar Bauchi sun yi amfani da fitilar wayoyinsu domin tabbatar da sun dangwala kuri'unsu a zaben bana
An samu hargitsi a wasu bangarorin Najeriya, musamman Kudancin kasar a inda aka sace na'urorin tantance masu kada kuri'u
0 Comments