Advertisement

Responsive Advertisement

Bola Tinubu na APC ya lashe zaɓe a jihohin Ekiti da Ondo da Kwara


 Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta bayyana jam’iyyar All Progressive Congress (APC) a matsayin wadda ta lashe zaɓen shugaban ƙasa a jihohin Ekiti, da Kwara da Ondo.

Hukumar zaɓen ta sanar da hakan ne a babban zauren ta na sanar da sakamakon zaɓe da ke Abuja.

Ga ƙarin bayani kan yawan ƙuri’un da jam’iyyu huɗu da ke kan gaba suka samu, kamar yadda wakilan INEC ɗin suka bayyana:

ONDO:

Post a Comment

0 Comments