Advertisement

Responsive Advertisement

Tinubu ya lashe zaɓen shugaban ƙasa a jihar Ondo


 Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta bayyana sakamakon zaɓen shuagaban ƙasa na jihar Ondo. 

An bayyana sakamakon ne a ɗakin tattara sakamakon zaɓen shugaban ƙasa da ke Abuja.

Sakamakon ya nuna cewa dan takarar jam'iyyar APC, Bola Tinubu ne ya lashe zaben na Ondo.

Ga kuri'un da manyan jam'iyyu huɗu suka samu; 

Yawan masu zaɓe da aka tanatance: 571,002

APC - 369, 924

LP - 47, 350

NNPP - 930

PDP - 115,483

Post a Comment

0 Comments