Advertisement

Responsive Advertisement

An naɗa tsohon shugaban ƴan tawaye ministan tsaro


 Shugaban jamhuriyar dimukradiyyar Congo, Felix Tshisekedi, ya naɗa tsohon shugaban wata kungiyar masu ɗauke da makamai da aka taɓa yankewa hukunci kan laifukan yaki ministan tsaro. 

Jean Pierre Bemba, tsohon mataimakin shugaban ƙasar ne da kotun ɗaukaka kara ta wanke a shari'ar da kotun hukunta laifukan yaki ta ICC a shekarar 2018. 

Wakilin BBC ya ce an bai wa Mista Bemba aikin kawo karshen 'yan tawayen M23 da ke gabashin Congo.

Sai dai mutane da dama na datsa ayar tamabaya kan cewa ko ya dace da wannan mukamin.

Post a Comment

0 Comments