Wani matashi ɗan Najeriya ya bayar da mamaki bayan ya jefar da katin zaɓen sa cikin i da ake ƙona bola
Matashin wanda sakamakon zaɓen shubagan ƙasa bai yi masa daɗi ba, yasha alwashin ba zai ƙara yin zaɓe ba
Bidiyon ya janyo cece-kuce a yanar gizo inda wasu suka yi ta ƙoƙarin nuna masa cewa ya tafka kuskure
Wani matashi ɗan Najeriya wanda sakamakon zaɓen shugaban ƙasa bai yiwa daɗi ba, ya jefar da katin zaɓen sa a bola.
Farfesa Mahmood Yakubu, shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), ya sanar da cewa tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Tinubu, shine ya lashe zaɓe a ranar Laraba, 1 ga watan Maris 2023 a birnin tarayya Abuja.
0 Comments