CIGIYA: Ana Neman 'Yan Uwan Wannan Dattijuwa
'Yan uwa masu karamci ina fatan kuna cikin koshin lafiya. Wannan baiwar Allah ta zo garin Tafa aka kawo ta gidan Maigirma Ardo Abdullahi Ahmad Bunkau.
Ta ce ita daga Kano take a unguwar Hotoron Fulani, kuma sunanta Aisha, tana da 'yan uwa cikin su akwa Isa, akwai Maina da Shehu.
Idan Allah ya sa 'yan uwanta sun ga wannan sanarwa to su tuntubi wadannan lambobi don neman karin bayani.
08034536757
07054905522
08030406307
08050444624
Daga Abdulrashid Abdullahi, Kano
0 Comments