Gwamnatin Jihar Jigawa ta rage wa ma'ikatan gwamnati awannin aiki saboda albarkacin watan Ramadan
A wata sanarwa da shugaban ma'aikatan gwamnatin jihar ta hannun mai magana da yawunsa ya fitar, gwamnatin ta ce anyi hakan ne don ba wa ma'aikata damar shirin bude baki
Sanarwar ta kuma bukaci ma'ikatan da su sanya jihar a addu'o'in zaman lafiya da karin yalwar tattalin arziki
0 Comments