A ranar Asabar, 18 ga watan Maris 2023 ƴan Najeriya za su fita domin kaɗa ƙuri'un su a zaɓen gwamnoni da na ƴan majalisun dokoki na jihohi a faɗin ƙasar nan.
Sai dai zaɓen gwamnonin ba a kowane jihohi bane za a gudanar da shi ba. Wasu jihohin na Najeriya sam ba za su fita ba a wannan rana domin zaɓar gwamnonin su.
Za a gudanar da zaɓen gwamnan ne a jihohi 28 a faɗin ƙasar nan, yayin da ba za a yi zaɓe ba a cikin jihohi 8.
0 Comments