Advertisement

Responsive Advertisement

Jerin Jihohi 8 Da Ba Za a Gudanar Da Zaben Gwamna Ba Ranar Asabar



 

A ranar Asabar, 18 ga watan Maris 2023 ƴan Najeriya za su fita domin kaɗa ƙuri'un su a zaɓen gwamnoni da na ƴan majalisun dokoki na jihohi a faɗin ƙasar nan. 

Sai dai zaɓen gwamnonin ba a kowane jihohi bane za a gudanar da shi ba. Wasu jihohin na Najeriya sam ba za su fita ba a wannan rana domin zaɓar gwamnonin su. 

Za a gudanar da zaɓen gwamnan ne a jihohi 28 a faɗin ƙasar nan, yayin da ba za a yi zaɓe ba a cikin jihohi 8.

Post a Comment

0 Comments