Advertisement

Responsive Advertisement

Manyan Dalilai 2 Da Suka Saka Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Adeleke A Matsayin Gwamnan Osun


 FCT, Abuja - Duk da dai akwai sauran rina a kaba, a iya cewa Sanata Ademola Adeleke zai samu salama bayan da kotun daukaka kara a Abuja ranar Juma'a, 24 ga watan Maris, ta tabbatar da zabensa a matsayin gwamnan Jihar Osun. 

Oyetola, gwamnan da ya mika mulki na karshe a jihar, ya na kalubalantar nasarar Adeleke, da jam'iyyar PDP a zaben 16 ga watan Yuli, 2022.

Post a Comment

0 Comments