Shugaba Buhari ya ce ya matsu ya sauƙa daga mulki 👇
Takaitacce
- Shugaba Buhari ya ce ya matsu ya sauƙa daga mulki
- Tauraron fim ya janyo ce-ce-ku-ce a Masar da cewa zaman gida ne ya dace da mata
- Gwamnatin Zamfara ta sanya dokar hana zirga-zirga daga dare zuwa safiya
- Ba mu yarda da sakamakon zaɓen Kano ba – APC
- Saudiyya ta fara duba jinjirin watan Ramadan
- EFCC ta kama mutum 21 kan zargin zamba ta intanet
- Eritrea da Ethiopia sun yi watsi da zargin laifin yaƙi da Amurka ta yi musu a Tigray
- APC ta yi watsi da sakamakon zaɓen gwamnan jihar Bauchi
- Ya kamata Najeriya ta hukunta wadanda suka yi wa masu zabe barazana - Amurka
- Za mu gudanar da gwamnatin da za ta fifita maslahar al’umma - Abba Gida-gida
- Jihohin da jam'iyyar APC da PDP suka samu kawo yanzu
- MDD za ta binciki lifukan take haƙƙin bil-adama da aka gudanar a yankin Tigrya
0 Comments