Zababbun Gwamnoni da Mataimaka da aka zaba a Jihohin Najeriya za su karbi satifiket.
Hukumar INEC za ta raba takardun shaidar nasara ga zababbun ‘Yan Majalisa fiye da 900.
Alamu na nuna INEC ba ta da niyyar sake nazarin zabukan jihohin Kano, Ogun, da Adamawa.
0 Comments