Jam'iyyar APC ta shigar da kara gaban kotun kararrakin zabe ta na neman a ayyana dan takararta a matsayin wanda ya lashe zabe
Jam'iyyar ta APC ta bukaci a sake bibiyar takardun kada kuri'a a kananan hukumomin jihar 32 in ta ke zargin an yi amfani da takardar kada kuri'a ta bogi
A karar da ta shigar da hukumar zabe INEC da dan takarar NNPP, APC ta ce halastattun kuri'u 178,374 Abba ya samu a zaben
0 Comments