Advertisement

Responsive Advertisement

Budurwa tayi tattaki har Kaduna tace Idan ba’a daura musu Aure da Umar m Sharif ba bazata Dawo Gaban iyayen ta ba.



 Tabdi jam, wannan baiwar Allah tayi tattaki har garin Kaduna. Dan taga Umar m Sheriff harda kuka.

iyayen ta basu San Inda take ba seda yan jarida suka buga labarin ta a social media sannan suka san inda take, bata fatan takoma gida batareda andaura musu Aure da UMAR M Sheriff ba

Post a Comment

0 Comments