Fitaccen malamin addinin Islama a Najeriya wanda ake yiwa laΖabi da Young Sheikh ya bayyana cewar shine dai dai da Malam Idris Dutsen Tanshi, domin kuwa duk girman mutum matuΖar baya ganin girman MANZON ALLAH SAW to babu buΖatar ka ga girmansa..ππππππππππππ
0 Comments