Kwamitin karbar mulki na NNPP ya zargi Ganduje da jan kafa a shirin mika mulkin Kano.
Kwamitin Abba Gida-Gida ya ce gwamnatin Kano na yi wa shirin zagon kasa don ganin ba a karbi mulki lafiya ba.
A nata bangaren gwamnatin Kano ta ce babu gaskiya a zargin da ake mata.
Kwamitin karbar mulki na NNPP ya zargi Ganduje da jan kafa a shirin mika mulkin Kano.
Kwamitin Abba Gida-Gida ya ce gwamnatin Kano na yi wa shirin zagon kasa don ganin ba a karbi mulki lafiya ba.
A nata bangaren gwamnatin Kano ta ce babu gaskiya a zargin da ake mata.
0 Comments