Sarkin Musulmi ya bukaci Musulmi da su fara duba jinjirin Watan shawwal.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar, ya bukaci al’ummar Musulmin Najeriya su fara duban jaririn watan Shawwal a ranar Alhamis idan Allah (SWA) ya Kai mu da rai da lafiya domin yin Karamar Sallah.
0 Comments