A cikin sanarwar da Zaɓaɓɓen Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya fitar albarkacin Ranar Ma'aikata, ya bayyana cewa zai haɗa hannu da ma'aikata domin yaƙar talauci da rashin haɗin kai.
A cikin sanarwar da Zaɓaɓɓen Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya fitar albarkacin Ranar Ma'aikata, ya bayyana cewa zai haɗa hannu da ma'aikata domin yaƙar talauci da rashin haɗin kai.
0 Comments