Shirinmu na Ra'ayi Riga a yammacin yau zai tafka muhawara ne kan halin da ma'aikata ke ciki a ƙasashen Najeriya da Nijar da Ghana.
Ta yaya kuke ganin za a bunƙasa walwalar ma'aikatan?
Shirinmu na Ra'ayi Riga a yammacin yau zai tafka muhawara ne kan halin da ma'aikata ke ciki a ƙasashen Najeriya da Nijar da Ghana.
Ta yaya kuke ganin za a bunƙasa walwalar ma'aikatan?
0 Comments